Tehran (IQNA) Bayan bayyana laifukan da gwamnatin yahudawan Isra’ila ta tafka  na kisan kananan yara a yankin Jabalia da ke arewacin zirin Gaza a baya-bayan nan, iyalan wadanda lamarin ya shafa  sun bukaci a hukunta Isra’ila a gaban kotun kasa da kasa.
                Lambar Labari: 3487706               Ranar Watsawa            : 2022/08/18
            
                        
        
        Jami’an tsaro a kasar Bahrain sun kama wani malamin addini saboda nuna adawa da shirin gwanatin kasar na  kulla hulda  da sra’ila.
                Lambar Labari: 3485221               Ranar Watsawa            : 2020/09/27